Kwamitin zartarwa na uwar jam’iyyar PDP ya sanar da naɗa Ilya Umar Damagum a matsayin sabon shugaban riko na jam’iyyar.
Kafin zama shugaban jam’iyyar Damagum ya kasance mataimakin shugaban jam’iyyar na kasa shiyar arewa.
Debo Ologunagba mai magana da yawun jam’iyyar shi ne ya sanar da haka a Abuja.
Naɗin na…
Read the full article here.
.