Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya tura saunayen mutum bakwai zuwa Majalisar Dattawa a matsayin wanda za a nada sabbin ministoci.
Sunayen mutanen na ƙunshe ne cikin wata wasika da fadar shugaban kasar ta tura ga majalisar dauke da sunayen mutanen wadanda za a tantance su kafin tabbatar musu da mukaman.
A ranar 29 ga watan Mayun 2023 wa’adin mulkin Buhari zai kare.
Sunayen mutanen da…
Read the full article here.
.